Search

Home > Wasanni > Ko komen da Ahmed Musa yayi Kano Pillars zai haifar da ɗa mai ido?
Podcast: Wasanni
Episode:

Ko komen da Ahmed Musa yayi Kano Pillars zai haifar da ɗa mai ido?

Category: Sports & Recreation
Duration: 00:09:59
Publish Date: 2024-10-07 09:33:12
Description:

Shirin Duniyar Wasanni na wannan lokaci yayi duba ne kan komen da Kyaftin din tawagar Najeriya Ahmed Musa ya yi wa tsohon ƙungiyarsa Kano Pillars tare da abokin wasansa Shehu Abdullahi. A karshen makon da muka yi bankwana da shi ne dai ƙungiyar kwallo ƙafa ta Kano Pillars a hukumance ta sanar da kulla yarjejeniyar shekara guda da ƴan wasan.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Khamis Saleh......

Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
100+ Episodes
700+ Episodes