Search

Home > Bakonmu a Yau > Matsalar ta'addanci na fadada a yankunan kurmin yammacin Afirka
Podcast: Bakonmu a Yau
Episode:

Matsalar ta'addanci na fadada a yankunan kurmin yammacin Afirka

Category: News & Politics
Duration: 00:03:51
Publish Date: 2022-02-10 21:07:59
Description: Jami’an tsaron gandun dajin Jamhuriyar Benin 5 tare da soji 1 suka rasa rayukansu,  a yayin da wasu mutane sama da 10 suka samu raunuka, a wani harin kwanton bauna da ‘yan ta’adda suka kai masu a gandun dajin da ya hada kan iyakar kasar, da Burkin Faso da Nijar, kamar yadda mahukumtan kasar ta benin suka sanar a ranar Laraba. To domin jin ra’ayin masana dangane da yadda yan ta’adda ke ci gaba da fadada a yankunan kurmin yammacin Afrika, Mahaman Salisu Hamisu ya tattauna Dr Sani Yahaya Janjuna, masanin zamantakewa da halayar dan Adam a Jamhuriyar Nijar ya yi mana tsokaci a kai.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7
200+ Episodes
Dandalin Fas .. 1     2