Search

Home > Bakonmu a Yau > Alhaji Abdulkarim Dayyabu kan rawar da Majalisar Dinkin Duniya ke takawa a magance rikice-rikice dai dai lokacin da ta ke cika shekaru 70 da kafuwa
Podcast: Bakonmu a Yau
Episode:

Alhaji Abdulkarim Dayyabu kan rawar da Majalisar Dinkin Duniya ke takawa a magance rikice-rikice dai dai lokacin da ta ke cika shekaru 70 da kafuwa

Category: News & Politics
Duration: 00:03:25
Publish Date: 2018-10-23 21:00:00
Description: Yayin da Majalisar Dinkin Duniya ke bikin cika shekaru 70 da kafuwa a yau, yanzu haka akwai kasashe fiye da 40 da ke fama da tashe-tashen hankula da suka hada da kasashen Sryia, Yemean, Afghanistan, Libya da dai sauransu wadanda majalisar ta gaza shawo kansu. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da shugaban rundunar Adalci a Najeriya Alhaji Abdulkarim Dayyabu a game da irin rawar da Majalisar Dinkin Duniya ke takawa wajen samar da zaman lafiya da warware sauran rigingimun da ake fama da su, ga kuma zantawarsu.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

1K+ Episodes
Tattaunawa d .. 100+     50+
100+ Episodes
Dandalin Siy .. 20+     5
700+ Episodes
Al'adun Garg .. 60+     9
500+ Episodes
Mu Zagaya Du .. 30+     5
1K+ Episodes
Labarai