Search

Home > Wasanni > Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya
Podcast: Wasanni
Episode:

Yadda Ivory Coast ta lashe kofin AFCON bayan ta doke Najeriya

Category: Sports & Recreation
Duration: 00:09:58
Publish Date: 2024-02-12 14:12:17
Description:

A daren jiya Lahadi ne aka kammala gasar lashe kofin Afrika AFCON karo na 34 da Ivory Coast ta karbi baukunci kuma daga bisa ta lashe gasar. Najeriya ce ta fara zura kwallon farko ta hannun William Ekong tun kafin a tafi hutun rabin lokacin, sai dai bayan dawowa ne tawagar ta Elephants ta farke ta hannun Kesse kafin daga bisani a minti na 81 ta kara kwallo ta hannun Sebestin Hallar wacce ta bata nasara.

Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken shirin tare da Khamis Saleh

Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
100+ Episodes
700+ Episodes