Search

Home > Wasanni > Yadda magoya baya ke haddasawa kungiyoyi koma baya a Firimiyar Najeriya
Podcast: Wasanni
Episode:

Yadda magoya baya ke haddasawa kungiyoyi koma baya a Firimiyar Najeriya

Category: Sports & Recreation
Duration: 00:09:58
Publish Date: 2023-08-28 12:09:12
Description:

Shirin Duniyar Wasanni tare da Khamis Saleh a wannan mako ya yi duba kan yadda a wasu lokuta magoya bayan kungiyoyin kwallon kafa a Najeriya ke janyowa kungiyoyin da su ke goyawa baya gagarumar koma baya a wasu lokutan har da tara ko zaftare maki.

Karkashin firimiyar Najeriya ko a kakar da ta gabata sai da manyan kungiyoyi suka fuskanci hukunci daga hukumomin gasar a dalilin rikici yayin wasanni wanda ya kai ga zaftare makin Kano Pillars guda cikin wadannan kungiyoyi.

Wannan matsala dai ba sabon abu ba ne a gasar ta Firimiyar Najeriya lura da cewa a kusan dukkanin kaka akan samu faruwar wannan matsala.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin...

Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
100+ Episodes
700+ Episodes