Search

Home > Wasanni > Hukumar CAF ta dage haramcin da ta yi na soke wasanni a filin wasa na Olembe
Podcast: Wasanni
Episode:

Hukumar CAF ta dage haramcin da ta yi na soke wasanni a filin wasa na Olembe

Category: Sports & Recreation
Duration: 00:08:54
Publish Date: 2022-01-31 06:52:02
Description: Hukumar kwallon kafar Afrika ta sanar da dage haramci da ta yi na soke wasanni a filin wasa na Olembe biyo bayan mutuwar mutane 8 da aka samu  ranar litinin 24 ga watan janairu 2022. Masar ta yi waje da kungiyar Morrocco da ci 2 da 1, wasar da aka bayyana cewa an baiwa hammuta iska  tsakanin yan wasan na Masar da Morrocco jim kadan da kammala  ta ,bayan da yan wasan suka  fice daga fili. Kungiyar kwallon kafar Sanegal ta samu tsallakawa mataki na ga ba ,bayan  doke kungiyar kwallon kafar Equatorial Guinee da ci 3 da 1,Sadio Mane da  abokanin tafiyar sa  za su kara da kungiyar kwallon kafar Burkina Faso ranar laraba. A bangaren kungiyar kwallon kafar Burkia Faso,mai horar da wannan kungiya  mai suna Kamou Malo,da samun nasara a faffatawa da kungiyar Tunisia,ya na mai cewa al’amari ne yan kasar ga baki, jajircewa da juriya suka yan wasan ga samun wannan nasara,abin farin ciki ne ga Burkina Faso. Abdurahamane Gambo daga Yaounde ya hada mana shirin Duniyar wasanni.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
100+ Episodes
700+ Episodes