Search

Home > Kasuwanci > Yadda manoman zoɓo a Najeriya suka  fuskanci kalubale a harkar
Podcast: Kasuwanci
Episode:

Yadda manoman zoɓo a Najeriya suka  fuskanci kalubale a harkar

Category: News & Politics
Duration: 00:12:34
Publish Date: 2025-04-30 10:53:30
Description:

Shirin kasuwa akai miki dole na wannan makon ya mayar da hankali ne kan halin da ake ciki game da noman zoɓo a jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya, da kuma yadda ake fita da shi zuwa ƙasashen ƙetare. Duk da cewa ana noman zoɓo a Jihohi irin su Zamfara da Katsina da Kano da Kebbi da Borno da Yobe, bayanai na cewa kusan kaso 70 cikin 100 na zobon da ake fita da shi ƙasashen waje a jihar Jigawa ake nomawa, sai dai a shekaru biyu da suka gabata manoman na zoɓo sun ɗan  fuskanci kalubale a harkar.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin tare da Ahmed Abba..........

Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
700+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7