Search

Home > Kasuwanci > Gidauniyar Dangote ta kashe naira biliyan 15 na tallafin abinci a Najeriya
Podcast: Kasuwanci
Episode:

Gidauniyar Dangote ta kashe naira biliyan 15 na tallafin abinci a Najeriya

Category: News & Politics
Duration: 00:10:16
Publish Date: 2024-03-27 09:00:56
Description:

Shirin Kasuwa A Kai Miki Dole a wannan makon ya maida hankali ne kan rabon tallafin abincin naira biliyan 15, da Gidauniyar Aliko Dangote ta kaddamar a Najeriya. Wannan dai na daga cikin matakan rage radadin talauci a tsakanin al'ummar Najeriya, da gidauniyyar hamshakin attajirin Afirka ta kaddamar a birnin Kano da ke arewacin kasar.

Ku latsa alamar sauti don jin cikakken shirin tare da Ahmed Abba.......

Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
700+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7