Search

Home > Bakonmu a Yau > Dalilan da suka sa matsalar tsaro ta ki ci ta ki cinyewa a Najeriya
Podcast: Bakonmu a Yau
Episode:

Dalilan da suka sa matsalar tsaro ta ki ci ta ki cinyewa a Najeriya

Category: News & Politics
Duration: 00:04:23
Publish Date: 2022-01-24 20:33:34
Description: Matasalar rashin tsaro na cigaba da ci wa ‘yan Najeriya tuwo a kwarya, sakamakon yadda ‘yan bindiga da aka ayyana a matsayin ‘yan ta’adda ke ci gaba da kai hare-hare, duk da kokarin da gwamnati take yi wajen kaddamar da farmaki akansu da zummar kawo karshen ta’addancin da suke aikatawa a sassan kasar, musamman ma a yankin arewa maso yammaci da kuma arewa ta tsakiya. Kan sha’anin tsaron ne Garba Aliyu Zaria ya tattauna da Hajiya Naja’atu Bala Muhammad fitacciyar ‘yar Siyasa a Najeriya.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7
200+ Episodes
Dandalin Fas .. 1     2