Search

Home > Bakonmu a Yau > Tahirou Guimba kan bukatar Mali ta bitar yarjejeniyar tsaronta da Faransa
Podcast: Bakonmu a Yau
Episode:

Tahirou Guimba kan bukatar Mali ta bitar yarjejeniyar tsaronta da Faransa

Category: News & Politics
Duration: 00:03:19
Publish Date: 2022-01-18 17:56:17
Description: Gwamnatin Mali ta bukaci zaunawa da Faransa domin sake bitar yarjejeniyar tsaro da ke tsakanin kasashen biyu, a daidai lokacin da alaka ke kara yin tsakanin mahukuntan birnin Paris da na Bamako. Firaministan Mali Choguel Maiga ya bayyana yarjejeniyar a matsayin wadda babu adalci a cikinta, domin kuwa a karkashin yarjejeniyar, Mali ba ta iya ratsa sararin samaniyarta sai tare da amincewar Faransa. To domin jin karin bayani a game da wannan yarjejeniya ta tsaro, Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Tahirou Guimba, wanda tsohon jami’in tsaron jandarma ne a jamhuriyar Nijar, ga kuma zantawarsu.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7
200+ Episodes
Dandalin Fas .. 1     2