Search

Home > Bakonmu a Yau > Sarkin Hausawan Chadi kan yunkurin bude iyakar kasar da Afrika ta tsakiya
Podcast: Bakonmu a Yau
Episode:

Sarkin Hausawan Chadi kan yunkurin bude iyakar kasar da Afrika ta tsakiya

Category: News & Politics
Duration: 00:03:11
Publish Date: 2021-12-30 17:48:27
Description: Wata tawagar manyan jami’an gwamnatin Chadi karkashin jagorancin ministan tsaro kasar Daoud Yaya Brahim ta gana da shugaban Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya Faustine Archange Touadéra a birnin Bangui. Babban daliin wannan ganawa shi ne yadda za a sake bude iyakar kasashen biyu, wadda aka rufe tun 2014 a lokacin mulkin shugaba Idris Deby. Abdoulkarim Ibrahim Shikal ya zanta da Alhaji Idris Adamu Sarkin Hausawa daga kasar ta Chadi, dominm jin muhimmancin sulhuntawa tsakanin Chadi da makotanta.
Total Play: 0

Some more Podcasts by France Médias Monde

100+ Episodes
Cap Océan I .. 10+     3
100+ Episodes
Kida da Al'a .. 10+    
60+ Episodes
300+ Episodes
Une semaine .. 10+     10+
50+ Episodes
Imprensa 2    
100+ Episodes
500+ Episodes
Eco d'ici Ec .. 8     7
200+ Episodes
Dandalin Fas .. 1     2